Labarai

Yaki zai Koma Baya: Ana Koƙarin Lallaɓa Tinubu Ya Saki Kasurgumin Dan Ta’adda

Yaki zai Koma Baya: Ana Koƙarin Lallaɓa Tinubu Ya Saki Kasurgumin Dan Ta’adda

Labarai
Yaki zai Koma Baya: Ana Koƙarin Lallaɓa Tinubu Ya Saki Kasurgumin Dan Ta'addaDaga FCT, Abuja- A cikin wani sabon labari, an fara ƙoƙarin tunkarar shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, da roƙon ya saki Nnamdi Kanu, wanda aka kama a shekarar 2021. Rochas Okorocha, tsohon gwamnan jihar Imo, ya bayyana wannan roƙon a yayin bikin bankwana da marigayi Sanata Ifeanyi Uba a Abuja.Okorocha ya yi kira ga shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, da ya isar da wannan sako ga Tinubu, yana mai cewa hakan zai zama wata hanya ta karrama Sanata Uba, wanda ya sha rokon gwamnati ta saki Kanu kafin rasuwarsa."Idan aka saki Nnamdi Kanu, mu a kabilar Ibo za mu koma gida mu daidaita lamuramu," in ji Okorocha. A cewarsa, wannan mataki zai taimaka wajen inganta zaman lafiya a yankin.Duk da haka, hukuma...
‘Tabarbarewar Dangantaka’: Masana Sun Hango Illar Rashin Nada Jakadun Najeriya

‘Tabarbarewar Dangantaka’: Masana Sun Hango Illar Rashin Nada Jakadun Najeriya

Labarai
Shekara guda da wata ɗaya kenan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dawo da jakadun Najeriya gida, kuma har yanzu bai naɗa sababbi ba. Tun bayan dawo da su ranar 2 ga Satumba, 2023, ofisoshin jakadancin Najeriya 109 a kasashen waje sun kasance babu cikakken wakilci na jakadanci. Masana harkokin diflomasiyya da tsofaffin jakadu sun ce rashin jakadu na rage tasirin dangantakar Najeriya da sauran kasashe. Sun bayyana cewa masu kula da ofisoshin yanzu ba su da matsayin da ya dace don ganawa da ministocin harkokin waje na kasashen da suke ciki. A matsayinsu na daraktoci a ma’aikatar gwamnati, suna fuskantar iyakoki wajen gudanar da ayyukan da ke buƙatar amfani da ikon jakadu. Jakada Suleiman Dahiru ya caccaki jinkirin, yana mai cewa ya kamata a nada sababbin jakadu kafin a kira tsofa...
Gwamna a Arewa Ya Hana Fulani Daukar Fansa bayan Harin Lakurawa da Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 17

Gwamna a Arewa Ya Hana Fulani Daukar Fansa bayan Harin Lakurawa da Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 17

Labarai
A ranar Talata, 20 ga watan Nuwamba, 2024, Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya kai ziyarar jaje ga al'ummar Fulani da aka kai wa hari a yankin Mera. An kai wa al'ummar Fulani hari ne bayan wasu da ake zargin 'yan ta'addar Lakurawa ne suka kashe mutane 17 a harin da suka kai kauyen Mera. A yayin ziyarar da ya kai, Gwamna Nasir Idris ya gargadi mutane a kan kai farmakin daukar fansa, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta lamunta ba. "Hare-haren daukar fansa na kai ga mutuwar yara, mata da kuma tsofaffi. Ko a lokacin yakin duniya, dokar kasa da kasa ta hana kashe yara, mata da dattawa." A cewar gwamnan. Gwamna Nasir Idris ya jaddada aniyar gwamnatinsa na kare dukiyoyi da rayukan al'umma tare da yin alkawarin sayo karin motocin sintiri ga jami'an tsaron jihar. Ya kuma ba al'u...
Tinubu da Buhari ne suka jefa Najeriya cikin tsananin fatara da rashin tsaro – Obasanjo

Tinubu da Buhari ne suka jefa Najeriya cikin tsananin fatara da rashin tsaro – Obasanjo

Labarai
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, da jefa Najeriya cikin mawuyacin hali na talauci da rashin tsaro. Obasanjo ya bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ya rubuta wa ‘yan Najeriya gabanin babban zaben 2023. Ya ce a cikin shekaru bakwai da suka gabata, Najeriya ta fuskanci koma baya a fannoni da dama, ciki har da tattalin arziki, tsaro da ilimi. Ya ce gwamnatin Buhari ta gaza magance matsalolin tsaro da ‘yan Najeriya ke fuskanta, kuma ta bar kasar cikin mawuyacin hali. Obasanjo ya kuma zargi Tinubu da yin alkawuran karya a lokacin yakin neman zabensa, kuma ya ce ba shi da cancanta ya zama shugaban kasa. Ya ce Tinubu ya taba yin alkawarin samar da ayyuka miliyan 3, amma bai ...